Luke 21:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su ’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَكَشٜىٰ وَطَنْسُ عَيَاڧِ، عَكُمَ كَامَ وَطَنْسُ عَكَيْسُ بَوْتَا أَوَطَنْسُ ڧَسَاشٜىٰ؞ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ ذَاسُ ڟَنَنْتَاوَ عُرُوشَلِيمَ، حَرْ سَيْ لُواْكَثِنْسُ يَثِكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a kashe waɗansu da kaifin takobi, a kuma kakkama waɗansu a kai su bauta zuwa ƙasashen al'ummai duka. Al'ummai kuma za su tattake Urushalima, har ya zuwa cikar zamaninsu.”