Luke 21:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ مَا، عِدَنْ كُكَغَ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ سُنَ ڢَرُوَ، كُسَنِ مُلْكٍ اللَّهْ يَيِكُسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka kuma sa'ad da kuka ga waɗannan al'amura suna aukuwa, ku sani Mulkin Allah ya gabato.