Luke 21:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُذَوْنَ أَشِرْيٜىٰ ڢَا، كُنَ أَدُّعَ كُلُّمْ دُوانْ كُسَامِ ڧَرْڢِنْ كُٻُثٜىٰ وَدُكَنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَنْ دَ ذَاسُ ڢَرُ، كُكُمَ ڟَيَ أَغَبَنْ طَنْ مُتُمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Koyaushe ku zauna a faɗake, kuna addu'a ku sami ikon tsere wa dukan waɗannan al'amura da za su auku, ku kuma tsaya a gaban Ɗan Mutum.”