Luke 21:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَثٜىٰ رَانَ، عِيسَىٰ يَكَنْيِ كُواْيَرْوَا أَهَيْكَلِ، عَمَّا عِدَنْ يَمَّ تَيِ سَيْ يَڢِتَ يَجٜىٰ تُدُنْ عِتَتُوَنْ ظَيْتُنْ يَݣُونَ عَثَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kullum da rana yakan koyar a Haikali, da dare kuma yakan fita ya kwana a dutsen da ake ce da shi Dutsen Zaitun.