Luke 22:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ina dai gaya muku, ba zan ƙara cinsa ba, sai ya sami cika a mulkin Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنَ دَيْ غَيَ مُكُ، بَذَنْ ڧَارَ ثِنْ بِكِنَّنْبَ، سَيْ مَعَنَرْسَ تَثِكَ أَمُلْكٍ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama ina gaya muku ba zan ƙara cin sa ba, sai an cika shi a Mulkin Allah.”