Luke 22:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ya ɗauki kwaf ruwan inabi, ya yi godiya, sai ya ce, “Ku karɓa, ku rarraba wa junanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكِ ݣُوڢْ، يَيِ غُواْدِيَ غَ اللَّهْ ، يَثٜىٰ «كُكَرْٻَ كُرَرَّبَ ڟَكَانِنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya karɓi ƙoƙo, bayan da ya yi godiya ga Allah, ya ce, “Ungo wannan, ku shassha.