Luke 22:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ina dai gaya muku, ba zan ƙara sha daga ’ya’yan inabi ba, sai mulkin Allah ya zo.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنَ غَيَ مُكُ ثٜىٰوَ دَغَ يَنْذُ بَذَنْ ڧَارَ شَنْ وَنَّنْ ضُوً إِنَبِبَ سَيْ مُلْكٍ اللَّهْ يَا ذُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ina gaya muku, daga yanzu, ba zan ƙara shan ruwan inabi ba, sai Mulkin Allah ya bayyana.”