Luke 22:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ɗauki burodi ya yi godiya, ya kakkarya ya ba su, da cewa, “Wannan jikina ne, da aka bayar dominku. Ku riƙa yin haka don tunawa da ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكِ غُرَاسَ، يَيِ غُواْدِيَ غَ اللَّهْ ، يَكَكَّرْيَشِ، يَكُمَبَاسُ، يَنَ ثٜىٰوَ «وَنَّنْ جِكِينَ نٜىٰ وَنْدَ ذَاعَ بَايَرْ دُواْمِنْكُ؞ كُدِنْغَ يِنْ حَكَ دُوانْ تُنَاوَا دَنِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ɗauki gurasa, bayan da ya yi godiya ga Allah, ya gutsuttsura, ya ba su, ya ce, “Wannan jikina ne da za a bayar dominku. Ku riƙa yin haka, domin tunawa da ni.”