Luke 22:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
manyan firistoci da malaman dokoki kuma suna neman yadda za su kashe Yesu a ɓoye, don suna tsoron mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَيِ تَنٜىٰمَنْ يَدَّ ذَاسُ كَشٜىٰ عِيسَىٰ ؞ سُنْ نٜىٰمَ سُيِ حَكَ عَٻُواْيٜىٰ غَمَا سُنَ جِنْ ڟُواْرُوانْ مُتَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai manyan firistoci da malaman Attaura suka yi ta neman yadda za su kashe shi, amma kuwa suna tsoron jama'a.