Luke 22:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma hannun wanda zai ci amanata, yana cin abincin tare da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا غَاشِ وَنْدَ ذَيْ بَاشٜىٰنِ يَنَثِ تَرٜىٰدَنِ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ga shi, mai bashe ni ɗin nan yana ci a akushi ɗaya da ni.