Luke 22:26 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ku, kada ku zama haka. A maimakon haka, sai dai wanda ya fi girma a cikinku, ya zama kamar wanda ya fi ฦ™anฦ™anta, wanda kuma ke mulki, ya zama kamar mai hidima.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุนูŽู…ู‘ูŽุง ูƒูŽุฏูŽ ูŠูŽุฐูŽู…ูŽ ุญูŽูƒูŽ ุงู”ูŽฺŸูŽูƒูŽุงู†ูู†ู’ูƒูุž ุงู”ูŽ ู…ูŽูŠู’ู…ูŽูƒููˆุงู†ู’ ุญูŽูƒูŽุŒ ุจูŽุฑู ุจูŽุจู‘ูŽ ุนูŽุซููƒูู†ู’ูƒู ูŠูŽุฐูŽู…ูŽ ูƒูŽู…ูŽุฑู’ ฺงูŽุฑูŽู…ูุŒ ุดููˆุบูŽุจูŽุง ูƒูู…ูŽ ูŠูŽุฐูŽู…ูŽ ูƒูŽู…ูŽุฑู’ ุจูŽุงูˆูŽุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ku kam ba haka ba. Sai dai wanda yake babba a cikinku yฤƒ zama kamar ฦ™arami, shugaba kuwa yฤƒ zama kamar mai hidima.