Luke 22:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma na yi maka addu’a, Siman, domin kada bangaskiyarka ta kāsa. Bayan ka juyo, ka ƙarfafa ’yan’uwanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا نَيِ مَكَ أَدُّعَ، بِتْرُسْ، كَدَ بَنْغَسْكِيَرْكَ تَكَاسَ؞ بَايَنْدَ كَجُويُواْ وُرِينَ، كَڧَرْڢَڢَ یَنْعُوَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni kuwa na yi maka addu'a, kada bangaskiyarka ta kāsa. Kai kuma, bayan da ka juyo, sai ka ƙarfafa 'yan'uwanka.”