Luke 22:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya tambaye, su ya ce, “Lokacin da na aike ku ba tare da jakar kuɗi, ko jaka, ko takalma ba, kun rasa wani abu?” Suka amsa, “Babu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَتَمْبَيِ أَلْمَجِرَنْسَ يَثٜىٰ «أَ لُواْكَثِنْدَ نَ عَيْكٜىٰكُ بَا كُطِ، بَا عَبِنْثِ، بَا تَاكَلْمَ، كُنْ رَسَ وَنِ أَبُ نٜىٰ؟» سُكَثٜىٰ «أَعَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce musu, “Sa'ad da na aike ku ba kuɗi a ɗamararku, ba burgami, ba takalma, akwai abin da kuka rasa?” Suka ce, “Babu.”