Luke 22:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce musu, “Amma yanzu, in kuna da jakar kuɗi, ko jaka, ku ɗauka. In kuma ba ku da takobi, ku sayar da rigarku, ku saya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مُسُ «عَمَّا يَنْذُ، دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰدَ كُطِ كُواْ عَبِنْثِ، يَطَوْكَ يَرِڧٜىٰ، كُمَ دُكْ وَنْدَ بَاشِدَ تَكُواْبِے، يَسَيَرْ دَ رِغَرْسَ يَسَيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce musu, “Amma a yanzu duk mai jakar kuɗi yă ɗauka, haka kuma mai burgami. Wanda kuwa ba shi da takobi, ya sayar da mayafinsa ya saya.