Luke 22:45 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya tashi daga addu’a, ya koma inda almajiransa suke, sai ya iske su suna barci, daga gajiyar baƙin ciki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَتَاشِ دَغَ أَدُّعَ، سَيْ يَكُواْمَ وُرِنْدَ أَلْمَجِرَنْ سُكٜىٰ، يَسَامٜىٰسُ سُنَ بَرْثِ سَبُواْدَ بَڧِنْ ثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya tashi daga addu'a, ya koma wurin almajiran, ya tarar suna barci saboda baƙin ciki.