Luke 22:51 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Kada a ƙara yin wannan!” Sai ya taɓa kunnen mutumin da aka sara, ya warkar da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «كُبَرِ؞» سَيْ يَتَٻَ كُنّٜىٰنْ مُتُمِنْ دَ عَكَسَارَ يَوَرْكَرْ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa ya ce, “Ku ƙyale su haka.” Sai ya taɓa kunnen bawan, ya warkar da shi.