Luke 22:52 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce wa manyan firistoci, da ma’aikatan ’yan gadin haikali, da dattawa, waɗanda suka zo don su kama shi, “Ina jagoran wani tawaye ne, da za ku zo da takuba da sanduna?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَمَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ شُوغَبَنِّنْ مَاسُ غَادِنْ هَيْكَلِ دَ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ، وَطَنْدَ سُكَذُواْ دُواْمِنْ سُكَامَشِ «كُنْڢِتُواْ دَ تَكُبَ دَ سَنْدُنَ كُكَامَنِ سَيْكَثٜىٰ طَنْ ڢَشِ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu kuma ya ce wa waɗanda suka tasar masa, wato, manyan firistoci da shugabannin dogaran Haikali da shugabannin jama'a, “Kun fito ne da takuba da kulake, kamar masu kama ɗan fashi?