Luke 22:56 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata baiwa ta gan shi zaune kusa da wutar. Ta dube shi sosai sa’an nan, ta ce, “Ai, wannan mutum ma yana tare da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَنْ مَاتَانْدَ سُكٜىٰ عَيْكِ أَغِدَنْ تَغَنْشِ ظَوْنٜىٰ كُسَدَ وُتَرْ، تَكَڢَ مَسَ عِدُواْ تَثٜىٰ «أَيْ، وَنَّنْ مُتُمِنْ مَا يَنَ تَرٜىٰدَ عِيسَىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai wata baranya ta gan shi zaune a hasken wuta, ta zura masa ido, ta ce, “Ai, mutumin nan ma, tare da shi yake.”