Luke 22:58 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ɗan lokaci kaɗan, wani dabam ya gan shi ya ce, “Kai ma ɗayansu ne.” Bitrus ya amsa ya ce, “Kai, ba na cikinsu!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ طَنْ لُواْكَثِ كَطَنْ، وَنِ مُتُمْ يَغَانٜىٰ بِتْرُسْ، يَثٜىٰ «لَلَّيْ، كَيْمَا طَيَنْسُنٜىٰ!» عَمَّا بِتْرُسْ يَنَاثٜىٰ دَ ثٜىٰوَ «كَيْ! بَنِ بَنٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan ɗan lokaci kaɗan kuma, sai wani ya gan shi, ya ce, “Kai ma, ai, ɗayansu ne.” Amma Bitrus ya ce, “Ya mutum, ba haka ba ne.”