Luke 22:66 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da gari ya waye, sai majalisar dattawa na mutane, da manyan firistoci, da malaman dokoki, suka taru wuri ɗaya. Sai aka kawo Yesu a gabansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَرِ يَوَايٜىٰ، سَيْ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ دَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَتَارُ، سُكَكَيْ عِيسَىٰ غَبَنْ مَجَلِسَرْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da gari ya waye sai majalisar shugabannin jama'a ta haɗu, da manyan firistoci da kuma malaman Attaura. Suka kai shi ɗakin majalisarsu suka ce,