Luke 22:67 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce, “Ka faɗa mana, ko kai ne Kiristi?” Yesu ya amsa ya ce, “Ko na gaya muku, ba za ku gaskata ni ba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «ڢَطَا مَنَ، كَيْنٜىٰ أَلْمَسِيحُ ؟» سَيْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كُواْ نَغَيَ مُكُ بَذَاكُ غَسْكَتَبَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“To, in kai ne Almasihu, gaya mana.” Amma ya ce musu, “Ko na gaya muku, ba za ku gaskata ba.