Luke 22:71 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka ce, “Wace shaida kuma muke nema? Ai, mun ji abin da ya ce da bakinsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَثٜىٰ «وَثٜىٰ شَيْدَثٜىٰ كُمَ مُكٜىٰ نٜىٰمَ؟ أَيْ، مُو دَ كَنْمُ مُنْجِ أَبِنْدَ يَثٜىٰ دَبَاكِنْسَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ce, “Wace shaida kuma za mu nema? Ai, mun ji da kanmu daga bakinsa.”