Luke 23:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ ڢَارَ زَرْغِنْسَ سُنَ ثٜىٰوَ «مُنْ سَامِ وَنَّنْ يَنَ رِكِتَرْدَ مُتَنٜىٰنْمُ، يَنَ ثٜىٰمُسُ وَيْ كَدَ سُبِيَ وَكَيْسَرْ هَرَاجِ؞ يَنَ كُمَ ثٜىٰوَ وَيْ شِينٜىٰ أَلْمَسِيحُ سَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka fara kai ƙararsa, suna cewa, “Mun sami mutumin nan yana ɓad da jama'armu, yana hana a biya Kaisar haraji, yana cewa, shi ne Almasihu, sarki kuma.”