Luke 23:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya sāke ce musu, sau na uku, “Don me? Wane laifi wannan mutum ya yi? Ni dai ban same shi da wani dalilin da ya isa a kashe shi ba. Saboda haka, zan sa a hore shi, sa’an nan in sāke shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بِلَتُسْ يَسَاكٜىٰ ثٜىٰمُسُ سَوْ نَعُكُ «دُوانْمٜىٰ؟ وَنٜىٰ لَيْڢِے نٜىٰ مُتُمِنَّنْ يَيِ؟ نِے دَيْ بَنْ سَامٜىٰشِ دَ وَنِ لَيْڢِنْدَ يَ إِسَ عَكَشٜىٰشِيبَ؞ ذَنْسَا عَيِ مَسَ بُلَلَ، أَ سَكٜىٰشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya sāke faɗa musu, a faɗa ta uku, “Ta wane hali? Wane mugun abu ya yi? Ai, ban sami dalilin kisa a gare shi ba. Saboda haka, zan yi masa bulala in sake shi.”