Luke 23:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya juya, ya ce musu, “’Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka saboda ni, amma ku yi kuka saboda kanku, da kuma saboda ’ya’yanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ يَجُويَ وُرِنْسُ يَثٜىٰ «مَاتَنْ عُرُوشَلِيمَ! كَدَ كُيِ كُوكَا سَبُواْدَنِ، كُيِكُوكَا دُواْمِنْ كَنْكُ دَ یَیَنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya juya gare su, ya ce, “Ya ku matan Urushalima, ku bar yi mini kuka, sai dai ku yi wa kanku da kuma 'ya'yanku,