Luke 23:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka isa wurin da ake kira “Ƙoƙon Kai,” nan suka gicciye shi, tare da masu laifin nan, ɗaya a hannun damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَسُكَ كَيْ وُرِنْ دَ عَكٜىٰثٜىٰ دَشِ «ڧُواْڧُوانْ كَيْ»، سُكَ غِثِّيٜىٰشِ أَوُرِنْ تَرٜىٰدَ مَاسُ لَيْڢِنَّنْ، طَيَ أَدَمَنْسَ، طَيَ كُمَ أَ هَغُنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka isa wurin da ake ce da shi Ƙoƙwan Kai, nan suka gicciye shi, da kuma masu laifin nan, ɗaya a damansa, ɗaya a hagun.