Luke 23:42 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَثٜىٰ «يَا عِيسَىٰ ، كَتُنَ دَنِے سَعَدَّ كَشِغَ مُلْكِنْكَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce, “Ya Yesu, ka tuna da ni, sa'ad da ka shiga sarautarka.”