Luke 23:47 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jarumin ya ga abin da ya faru, sai ya yabi Allah ya ce, “Gaskiya, wannan mutum mai adalci ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ سُواْجَنْ رُواْمَ وَنْدَ يَكٜىٰ وُرِنْ يَغَ أَبِنْدَ يَڢَرُ، سَيْ يَيَبِے اللَّهْ يَنَ ثٜىٰوَ «لَلَّيْ، وَنَّنْ مُتُمْ مَرَرْ لَيْڢِے نٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da jarumin ya ga abin da ya gudana, sai ya girmama Allah ya ce, “Hakika mutumin nan marar laifi ne!”