Luke 23:49 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma dukan mutanen da suka san Yesu, tare da mata da suka bi shi daga Galili, suka tsaya daga nesa suna kallon abubuwan nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ سَنْ عِيسَىٰ دَ كُمَ مَاتَنْدَ سُكَبِيُواْ شِ تُنْدَغَ يَنْكِنْ غَلِيلِ، سُكَ ڟَيَ دَنِيسَ سُنَ كَلُّواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma duk idon sani, da kuma matan da suka biyo shi, tun daga ƙasar Galili, suka tsaya daga nesa, suna duban waɗannan abubuwa.