Luke 23:56 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan, suka koma gida, suka shirya kayan ƙanshi da turare. Amma suka huta a ranar Asabbaci don kiyaye doka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سُكَ كُواْمَ غِدَا، سُكَ شِرْيَ تُرَارٜىٰ دَ مَنْ شَڢَاوَا؞ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ كُوَ، سُكَ هُوتَ كَمَرْ يَدَّ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى تَعُمَرْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka koma, suka shirya kayan ƙanshi da man shafawa. Ran Asabar kuwa, sai suka huta bisa ga umarni.