Luke 24:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ɗaya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya tambaye shi ya ce, “Ashe, kai baƙo ne a Urushalima, da ba ka san abubuwan da suka faru a can, a cikin kwanakin nan ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَيَ دَغَ ثِكِنْسُ، مَيْ سُونَ كِلِيُواْبَسْ، يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «أَشٜىٰ، كَيْ كَطَيْنٜىٰ بَڧُواْ أَ عُرُوشَلِيمَ دَ بَكَسَنْ أَبُبُوَنْ دَ سُكَ ڢَرُ عَكْوَانَ ݣُونَنَّنْبَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ɗayansu, mai suna Kiliyobas, ya amsa masa ya ce, “Ashe, kai kaɗai ne baƙo a Urushalima, da ba ka san abubuwan da suka faru a can, 'yan kwanakin nan ba?”