Luke 24:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manyan firistoci da masu mulkinmu sun ba da shi a yi masa hukuncin mutuwa, suka kuwa gicciye shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنْدَ كُمَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ شُوغَبَنِّنْمُ سُكَ بَادَشِ عَيِ مَسَ حُكُنْثِنْ مُتُوَ، سُكَ كُوَ غِثِّيٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
da kuma yadda manyan firistoci da shugabanninmu suka ba da shi don a yi masa hukuncin kisa, suka kuwa gicciye shi.