Luke 24:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da, muna sa zuciya cewa, shi ne wanda zai fanshi Isra’ila. Bugu da ƙari kuma yau kwana uku ke nan tun da wannan abin ya faru.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَا مُنَسَا ذُوثِيَا ثٜىٰوَ شِينٜىٰ ذَيْ ڢَنْشِ إِسْرَٰٓءِيلَ! غَاشِ، يَوْ ݣُونَ عُكُ كٜىٰنَنْ تُنْدَ وَنَّنْ أَبِنْ يَڢَرُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dā kuwa muna bege shi ne zai fanshi Isra'ila. Hakika kuma, bayan wannan duka, yau kwana uku ke nan da aukuwar wannan abu.