Luke 24:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce musu, “Ashe, ku marasa azanci ne, masu nauyin zuciyar gaskata, da dukan abin da annabawa suka faɗa!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰمُسُ «حَبَ، كُو مَرَسَ تُنَانِ، بَاكُ دَ سَوْرِنْ غَسْكَتَاوَا غَمٜىٰدَ أَبِنْدَ أَنَّبَاوَا سُكَ ڢَطَا!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Ya ku mutane marasa fahimta, masu nauyin gaskata duk abin da annabawa suka faɗa!