Luke 24:34 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
suna cewa, “Gaskiya ne! Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثٜىٰوَ «أَيْ، عُبَنْغِجِ يَتَاشِ دَغَسْكٜىٰ! حَرْ مَا يَبَيَّنَ غَ بِتْرُسْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suna cewa, “Hakika Ubangiji ya tashi, har ya bayyana ga Bitrus!”