Luke 24:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suna cikin wannan zance, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu. Sai ya ce musu, “Salama a gare ku!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُنْ سُنَ مَغَنَ غَمٜىٰدَ وَنَّنْ، سَيْ كَوَيْ غَ عِيسَىٰ دَكَنْسَ أَڟَيٜىٰ أَڟَكِيَرْسُ، يَثٜىٰمُسُ «سَلَمَ أَغَرٜىٰكُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suna cikin faɗar waɗannan abubuwa, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu, ya ce musu, “Salama alaikun!”