Luke 24:46 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَ ثٜىٰمُسُ «حَكَ عَكَ رُبُوتَ ثٜىٰوَ دُواْلٜىٰنٜىٰ أَلْمَسِيحُ يَشَا وُيَ، أَ رَانَ تَ عُكُ كُمَ يَتَاشِ دَغَ مَتَتُّو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya kuma ce musu, “Haka yake a rubuce, cewa wajibi ne Almasihu ya sha wuya, a rana ta uku kuma ya tashi daga matattu,