Luke 24:50 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ya kai su waje kusa da Betani, sai ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَڢِتَرْ دَسُو ذُوَا بَايَنْ بِرْنِ، سُكَ كَيْ حَرْ بٜىٰتَنِ؞ أَوُرِنْ يَطَغَ حَنُّوَنْسَ يَسَا مُسُ أَلْبَرْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kai su waje har jikin Betanya. Ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.