Luke 24:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
‘Dole a ba da Ɗan Mutum ga hannun masu zunubi, a kuma gicciye shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ، ‹لَلَّيْ نٜىٰ عَبَادَ طَنْ مُتُمْ أَهَنُّنْ مُتَنٜىٰ مَاسُ ذُنُوبِ، أَغِثِّيٜىٰشِ، أَ رَانَ تَ عُكُ كُمَ يَتَاشِ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
cewa, ‘Lalle ne a ba da Ɗan Mutum ga mutane masu zunubi, a gicciye shi, a rana ta uku kuma ya tashi’.”