Luke 3:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya amsa ya ce, “Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰدَ رِيغُنَ بِيُ، يَرَبَ دَ وَنْدَ بَاشِ دَ كُواْ طَيَ، وَنْدَ يَكٜىٰدَ عَبِنْثِ شِے مَا يَيِ حَكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya amsa musu ya ce, “Duk mai taguwa biyu, ya raba da marar ita, mai abinci ma haka.”