Luke 3:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yohanna ya amsa musu duka ya ce, “Ina muku baftisma da ruwa. Amma wani wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban ma isa in kunce igiyar takalmansa ba. Shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da wuta kuma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَحْيَى يَثٜىٰ وَدُكَنْسُ «نِے، إِنَ يِمُكُ بَڢْتِسْمَ دَ ضُوَ نٜىٰ، عَمَّا أَݣَويْ وَنِ وَنْدَ يَكٜىٰ ذُوَا وَنْدَ يَڢِينِ غِرْمَ، حَرْ بَنْ إِسَ إِنْ كُنْثٜىٰ إِغِيَرْ تَاكَلْمَنْسَبَ؞ شِينٜىٰ ذَيْ يِمُكُ بَڢْتِسْمَ دَ رُوحُ مَيْ ڟَرْكِے دَ وُتَا كُمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai Yahaya ya amsa wa dukansu ya ce, “Ni kam, da ruwa nake yi muku baftisma, amma wani yana zuwa wanda ya fi ni girma, wanda ko maɓallin takalminsa ma ban isa in ɓalle ba. Shi ne zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki, da kuma wuta.