Luke 4:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya tafi Nazaret, inda aka yi renonsa. A ranar Asabbaci kuma, ya shiga majami’a kamar yadda ya saba. Sai ya miƙe don yă yi karatu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ نَنْ سَيْ عِيسَىٰ يَذُواْ نَظَرٜىٰتْ، عِنْدَ يَيِ غِرْمَ؞ يَشِغَ مَجَمِعَ أَ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ كَمَرْ يَدَّ يَسَابَا؞ يَتَاشِ ذَيْ يِكَرَاتُ كٜىٰنَنْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya zo Nazarat inda aka rene shi. Ya shiga majami'a a ran Asabar kamar yadda ya saba. Sai ya miƙe domin ya yi karatu.