Luke 4:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk suka yabe shi, suka yi mamakin kalmomin alheri da suke fitowa daga bakinsa. Suka yi tambaya, suna cewa, “Anya, wannan ba ɗan Yusuf ba ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْسُ دَسُكٜىٰ وُرِنْ سُكَجِ دَاطِنْسَ سُنَ تَمَامَاكِنْ كَلْمُواْمِ مَاسُ ݣَوْ دَسُكٜىٰ ڢِتُواْوَ دَغَ بَاكِنْسَ، سُنَ تَتَمْبَيَ، سُنَ ثٜىٰوَ «أَنْيَ، وَنَّنْ بَطَنْ يُوسُڢَ بَنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk suka yabe shi, suna mamakin maganarsa ta alheri da ya faɗa, har suka ce, “Ashe, wannan ba ɗan Yusufu ba ne?”