Luke 4:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Akwai kuma mutane da yawa a Isra’ila masu kuturta a zamanin annabi Elisha, amma ba ko ɗayansu da aka tsarkake sai Na’aman mutumin Suriyan nan kaɗai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنْ أَنَّبِے أَلْيَسَعَ كُمَ أَݣَويْ كُتَرٜىٰ وَتُواْ، مَاسُ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے دَيَوَ عَ إِسْرَٰٓءِيلَ، عَمَّا بَعَڟَبْتَثٜىٰ كُواْ طَيَ دَغَ ثِكِنْسُبَ، سَيْ نَعَمَنْ مُتُمِنْ ڧَسَرْ سُورِيَ نٜىٰ كَطَيْ عَكَ وَرْكَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A zamanin Annabi Elisha kuma akwai kutare da yawa a Isra'ila, ba kuwa ɗayansu da aka tsarkake sai Na'aman, mutumin Suriya, kaɗai.”