Luke 4:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Iblis ya ce masa, “In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ شَيْطَنْ يَثٜىٰمَسَ «عِدَنْ كَيْ طَنْ اللَّهْ نٜىٰ، كَاعُمَرْثِ وَنَّنْ دُوڟٜىٰ يَذَمَ غُرَاسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Iblis ya ce masa, “In dai kai Ɗan Allah ne, ka umarci dutsen nan ya zama gurasa,”