Luke 4:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce masa, “Zan ba ka dukan ikonsu da darajarsu, gama ni aka danƙa wa, kuma zan bai wa duk wanda na ga dama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَيْطَنْ يَثٜىٰ مَسَ «ذَنْ بَاكَ إِيكُواْ عَكَنْ دُكَنْ وَطَنَّنْ دَ دُكْ طَوْكَكَرْسُ، غَمَا دُكَنْ وَطَنَّنْ أَنْبَانِسُ؞ كُمَ ذَنْعِيَ بَايَرْ وَدُكْ وَنْدَ نَكٜىٰسُواْ إِنْبَاشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Iblis ya ce masa, “Kai zan bai wa ikon duk waɗannan, da ɗaukakarsu, don ni aka danƙa wa, nakan kuma bayar ga duk wanda na ga dama.

Recommended Reading