Luke 5:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ عِيسَىٰ يَنَ أَوَنِ غَرِ، سَيْغَا وَنِ مُتُمِنْ دَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے تَثِ ڧَرْڢِنْسَ يَذُواْ؞ دَ غَنِنْ عِيسَىٰ ، سَيْ يَدُرْڧُسَ، يَضُواْڧٜىٰشِ، يَنَ ثٜىٰوَ «يَا مَيْغِرْمَ، عِدَنْ كَا يَرْدَ، كَنَ عِيَ كَڟَبْتَثٜىٰنِ إِنْ ذَمَ مَرَرْ ڧَظَنْتَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana Yesu na ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa ya zo. Da ya ga Yesu ya fāɗi a gabansa, ya roƙe shi ya ce, “Ya Ubangiji, in dai ka yarda kana da ikon tsarkake ni.”