Luke 5:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَمِيڧَ حَنُّنْسَ يَتَٻَشِ، يَنَ ثٜىٰوَ «نَيَرْدَ، نَڟَبْتَثٜىٰكَ، كَا ذَمَ مَرَرْ ڧَظَنْتَا!» نَنْ دَنَنْ، سَيْ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِنْسَ تَبَرْ شِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya miƙa hannu, ya taɓa shi, ya ce, “Na yarda, ka tsarkaka.” Nan take sai kuturtar ta rabu da shi.