Luke 5:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَ بَنْ‌غَسْكِيَرْسُ، سَيْيَثٜىٰ وَمُتُمِنْ دَيَكٜىٰ ݣُونْثٜىٰ «أَنْ غَاڢَرْتَا مَكَ ذُنُبَنْكَ، أَبُواْكِينَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu sai ya ce, “Malam, an gafarta maka zunubanka.”