Luke 5:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِنَ سُواْ كُسَنِ ثٜىٰوَ طَنْ مُتُمْ يَنَدَ إِيكُواْ يَغَاڢَرْتَ ذُنُبَيْ عَدُونِيَا؞» سَيْ يَثٜىٰوَ شَنْيَيّٜىٰنْ «نَثٜىٰمَكَ، تَاشِ، كَطَوْكِ تَبَرْمَرْكَ كَتَڢِے غِدَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma domin ku sakankance Ɗan Mutum na da ikon gafarta zunubi a duniya”, sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ka ɗauki shimfiɗarka, ka tafi gida.”